Alkaman Covid19 na karuwa a Naijeriya yayin da aka sallami wasu
Alkaman Covid19 na karuwa a Naijeriya yayin da aka sallami wasu.
Hukumar NCDC ta rawaito cewa", an samu ƙarin waƴan dake ɗauke da cutar tar ta covid19 a Naijeriya, yayin da adadin yaƙaru daka 214 zuwa 224 a yau 5 ga wata Afrilu 2020. A sallami mutum 26 da suka warke kuma. Kyasakyasan na yau an samu 6 a Lagos 2 a Abuja 2 a Edo.
Har zuwa yau Lagos itace ke ɗauke da mafi yawan kyasakyasan sai kuma babban birnin tarayya FCT Abuja.
Hukumar NCDC
Har zuwa yau Lagos itace ke ɗauke da mafi yawan kyasakyasan sai kuma babban birnin tarayya FCT Abuja.
Comments
Post a Comment
Please leave your comment here